Wednesday, 28 September 2016

Boko Haram: An kai hare-hare kusa da Chibok a jihar Borno



An kai hare-haren ne a kauyukan, Kubiribo da bautari da kuma kuburumbulah da basu da nisa garin na Chibok.
Rahotanni sun ce maharan da ake kyautata tsammani 'yan kungiyar boko Haram ne sun kashe mutane takwas ciki har da shugaban daya daga cikin kauyukan.
Tuni dai mazauna kauyukan suka tsorata inda suka tsere daga garuruwan nasu.
Har kawo yanzu dai hukumomin kasar ba su yi karin bayani ba dangane da harin

No comments:

Post a Comment

Duk Dan Majalisar Da Ya Yi Yunkurin Tsige Buhari A Bakacin Kujerarsa, Cewar Sanata Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan tsaro kuma sanatan Kano ta tsakiya a yanzu, Sanata Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso yace...