Thursday, 13 October 2016

An nada Shaykh Dr. Khalid Abubakar Aliyu a matsayin Babban Limamin Masallacin Sultan Bello da ke garin Kaduna



An nada Shaykh Dr. Khalid Abubakar Aliyu (Secretary General Jama'atul Nasril Islam) a matsayin Babban Limamin Masallacin Sultan Bello da ke garin Kaduna.

An yi wannan nadin ne bisa amincewar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Dr. Muhammad Sa'ad Abubakar III, da kuma Mai Martaba Sarkin Zazzau, Alhaji Dr. Shehu Idris.

Allah ya taya shi riko, ya sauke nauyin da ke kansa. Allah ya hada kan Musulmi, ya bamu lafiya da zama lafiya, amin.

No comments:

Post a Comment

Duk Dan Majalisar Da Ya Yi Yunkurin Tsige Buhari A Bakacin Kujerarsa, Cewar Sanata Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan tsaro kuma sanatan Kano ta tsakiya a yanzu, Sanata Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso yace...